Shettima ya kalli shugabannin duniya, ya fadi matsayar Najeriya kan kafa kasar Falasdinawa
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya hada kai da kasashen duniya da suka fara kiraye-kirayen a bai Falasdinawa damar kafa kasar Faladinu don kawo karshen rikici.